Loading

Slzii.com Search

Search (News)

Ƙungiyar IS ta dauki alhakin kai harin filin tashi da sauƙar jirgin saman Yamai
Ƙungiyar ta’addanci ta EI mai da’awar kafa daular muslunci a Sahel ta faɗa jiya juma’a cewa ita ke da alhakin kai harin filin tashi da saukar jiragen saman birnin Yamai a jamhuriya Nijar wanda aka kai cikin daren laraba wayewar safiyar alhamis 29 ga wanan watan.
2026-01-31 16:50:12

What are you doing?

0.052386999130249


News
News

Latest News and Headlines
Ƙungiyar ta’addanci ta EI mai da’awar kafa daular muslunci a Sahel ta faɗa jiya juma’a cewa ita ke da alhakin kai harin filin tashi da sauka...
News