Chadi ta zargi mayaƙa masu iƙirarin jihadi da yin garkuwa da ƴan ƙasar 7 a Nijar Hukumomin Chadi sun ce wasu da ake zargin mayaƙa masu iƙirarin jihadi ne, sun yi garkuwa da wasu ƴan ƙasar 7 ciki harda guda da suka kashe, a makwabciyar ƙasar Nijar. 2026-04-04 17:22:51
Kibaruyaw ni Kunnafoni labanw
Hukumomin Chadi sun ce wasu da ake zargin mayaƙa masu iƙirarin jihadi ne, sun yi garkuwa da wasu ƴan ƙasar 7 ciki harda guda da suka kashe, ...
Kunnafoniw