An fuskanci rarrabuwar kai tsakanin ƴan siyasar Kamaru dangane da zaɓe mai zuwa
A ƙasar Kamaru, an samu rarrabuwar kawona tsakanin jam’iyyun adawa dangane da shiga zaɓen yan majlisu da na ƙananan hukumomi da ke tafe a watan Maris, bayan da wasu da suka marawa Issa Tchiroma Bakary suka sanar da ci gaba da yin mubaya’a na ƙauracewa zaɓen ciki harda MANEDEM. A Jam’iyyar MRC ma an rabu gida, amma dan takarar jam’iyyar Maurice Kamto ya ce bazai maimata kuskuren da ya yi a baya ba. Ko me ya tsanta wannan rarrabuwar kawuna, Ali Danash ɗan siyasa a ƙasar ya yi mana tsokaci.
2026-02-04 09:29:42