Zambia ta bi sahun Ghana wajen janyewa daga shirin tallafin lafiyar Amurka
malay top politics
Gwamnatin Zambia ta ce ba za ta amince da shirin taimakon kuɗaɗen tallafin lafiyar Amurka ba, wanda aka masa dabaibayi da wasu shariɗodin da suka kunshi ba su damar kai hannu a kan ma’adinan ƙasar ma su ɗimbin daraja. 2026-05-04 17:52:56
ਤਾਜ਼ਾ ਖਬਰਾਂ ਅਤੇ ਸੁਰਖੀਆਂ
Gwamnatin Zambia ta ce ba za ta amince da shirin taimakon kuɗaɗen tallafin lafiyar Amurka ba, wanda aka masa dabaibayi da wasu shariɗodin da...
ਖ਼ਬਰਾਂ