Sojojin Amurka 2 sun ɓace yayin atisayen haɗin gwiwa a Morocco
hausa top entertainment
Amurka ta sanar da ɓacewar sojojinta guda biyu da ke halatar wani atisayen Soji a Morocco kodayake ta ce tana ci gaba da bincike ƙarƙashin rundunarta ta AFRICOM mai kula da lamurran tsaron ƙasar a Afrika. 2026-05-04 08:23:28
Latest News and Headlines
Amurka ta sanar da ɓacewar sojojinta guda biyu da ke halatar wani atisayen Soji a Morocco kodayake ta ce tana ci gaba da bincike ƙarƙashin r...
News