Ramaphosa ya bukaci ƴan ƙasar su tuna rawar da ƴan Afirka suka taka a baya
lifestyle politics top
Shugaban ƙasar Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa, ya buƙaci al'ummar ƙasar da ke kai hare-hare na nuna kyama ga baki ƴan ƙasashen waje, da su tuna irin rawar da sauran al’ummar ƙasashen Afirka suka taka, a yaƙin da suke yi da mulkin mallaka da kuma wariyar launin fata. 2026-04-28 11:00:30
Latest News and Headlines
Shugaban ƙasar Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa, ya buƙaci al'ummar ƙasar da ke kai hare-hare na nuna kyama ga baki ƴan ƙasashen waje, da su t...
News