Se încarcă

Slzii.com Căutare

Căutare (Știri)

Gwamnatin Najeriya ta fitar da sunayen mutane 48 da ke daukar nauyin ta'addanci

Gwamnatin Najeriya ta fitar da sunayen mutane 48 da ke daukar nauyin ta'addanci
top

A cikin makon nan, gwamnatin Najeriya ta fitar da jerin sunayen mutane 48 da kuma wasu kamfanoni 12, waɗanda take tuhuma da hannu cikin ayyukan ta’addanci a ƙasar. Tuni dai wannan mataki ya haifar da muhawara a tsakanin ‘yan Najeriya waɗanda ke ci gaba da tofa albarkacin bakinsu a kan lamarin.
2026-04-14 08:27:43

ce faci?

0.079833030700684


Știri
Știri

Ultimele știri și titluri
A cikin makon nan, gwamnatin Najeriya ta fitar da jerin sunayen mutane 48 da kuma wasu kamfanoni 12, waɗanda take tuhuma da hannu cikin ayyu...
Știri