Mummunan Haɗarin motoci ya yi sanadin mutuwar mutum 22 ciki har da sojoji 17
hausa crime top
A Jamhuriyar Nijar,wani haɗarin motocin safa biyu daga wasu kamfanonin jigilar fasinjoji wanda ya auku a yammacin ranar juma’a ya yi sanadiyyar mutuwar akalla mutane 22, ciki har da sojoji 17. Tuni ministan sufurin ƙasar ya gayyaci wakilan kamfanonin da lamarin ya shafa a wannan litinin a offishinsa don lalubo hanyoyin hana sake afkuwar hakan a nan gaba. Latsa alamar tambaya domin sauraron bayanin Abba Saidou, na kungiyar motocin sufurin fasanja a jihar Agadas da ke arewacin ƙasar. 2026-08-10 10:31:54
Aktuelle Nachrichten und Schlagzeilen
A Jamhuriyar Nijar,wani haɗarin motocin safa biyu daga wasu kamfanonin jigilar fasinjoji wanda ya auku a yammacin ranar juma’a ya yi sanadiy...
Nachricht