Ƴanbindiga na ci gaba da garkuwa da mutum 150 da suka sace a Zamfara
top lifestyle
Kwanaki 4 kenan da ƴanbindiga suka kwace mutane aƙalla 150 daga ƙauyukan ƙaramar Hukumar Bukkuyum da ke jihar Zamfaran Tarayyar Najeriya, amma har zuwa wannan lokaci ba wasu alamu da ke nuni da cewa mahukunta na ɗaukar matakai domin ceto waɗannan mutane. 2026-04-06 08:27:09