Senegal ta dakatar da manyan jami'anta daga yin balaguro don tsuke bakin aljihu
top lifestyle
Gwamnatin Senegal ta sanar da ɗaukar matakin dakatar da duk wasu tafiye-tafiye marasa mahimmanci daga ɓangaren ministoci da manyan jami'anta, matakin da ta ce ta ɗauka ne don tsuke bakin aljihu sakamakon tsadar mai da ya biyo bayan rikicin da ake yi tsakanin haɗakar Amurka da Isra'ila da Iran, wanda ta ce zai kawo cikas ga kasafin kuɗin ƙasarta. 2026-04-06 09:01:02
Amakuru mashasha be n'ivyiyumviro nyamukuru
Gwamnatin Senegal ta sanar da ɗaukar matakin dakatar da duk wasu tafiye-tafiye marasa mahimmanci daga ɓangaren ministoci da manyan jami'anta...
Amakuru