Kusan mutane miliyan 7 ne bala’in girgizar ƙasar Venezuela ya shafa
swahili top
Hukumar Majalisar Ɗinkin Duniya ta kiyasta cewa kusan mutane miliyan bakwai ne bala’in girgizar ƙasar nan guda biyu da ya afku a ƙasar Venezuela ya shafa, inda ya yi sanadin mutuwar kusan mutane dubu guda, tare da ɓatandubun-dubatar wasu da har yanzu ba a gano inda suke ba. 2026-06-27 15:49:32
Labarai da Kanun Labarai
Hukumar Majalisar Ɗinkin Duniya ta kiyasta cewa kusan mutane miliyan bakwai ne bala’in girgizar ƙasar nan guda biyu da ya afku a ƙasar Venez...
Labarai