Ƙawancen AES ya yi watsi da zargin shugaban Najeriya Tinubu
hausa politics top
Ƙasashen Mali da Burkina Faso da kuma Jamhuriyar Nijar a ƙarƙashin ƙawancen AES sun yi watsi da zargin shugaban Najeriya Bola Tinubu cewar matsalar tsaron ƙasashen su ne ke ƙara ta'azzara matsalar tsaron Najeriya. 2026-08-09 14:19:38
Aktuelle Nachrichten und Schlagzeilen
Ƙasashen Mali da Burkina Faso da kuma Jamhuriyar Nijar a ƙarƙashin ƙawancen AES sun yi watsi da zargin shugaban Najeriya Bola Tinubu cewar m...
Nachricht