Jamhuriyar Nijar ta mayar da bakin-haure kusan dubu 6 a ƙasashensu
hausa top
Gwamnatin jamhuriya Nijar tare da gudun mawar offishin ayyukan jinkai na Majalisar Dinkin Duniya UNHAS ya mayar da bakin haure kusan dubu 6 da suka makale a kasar zuwa gida daga farkon watan Janairu zuwa 30 ga watan Yuni wannan shekara da muke ciki 2026-08-08 17:18:02