Ɗaliban Burkina da za su karatu a waje na bukatar izini daga ma'aikatar Ilimi
indonesian top education
Gwamnatin Burkina Faso ta fitar da wata doka a jiya Alhamis da ta bukaci dukkan ɗaliban ƙasar da ke son yin karatu a ƙasashen waje su sami izini daga ma'aikatar Ilimi,doƙar ta kuma shafi duk wani ɗalibi kama daga wanda ke samun tallafi daga hukumomi ko wanda iyayansa ke ɗaukar nauyin karatunsa. 2026-06-26 05:28:21
ព័ត៌មានថ្មីៗ និងចំណងជើង
Gwamnatin Burkina Faso ta fitar da wata doka a jiya Alhamis da ta bukaci dukkan ɗaliban ƙasar da ke son yin karatu a ƙasashen waje su sami i...
ព័ត៌មាន