RSF na kira ga hukumomin Mali na kawo ƙarshen muzgunawa kafofin yaɗa labarai
swahili top politics
A ƙasar Mali ,ƙungiyar 'ƴan jarida ta ƙasa da ƙasa wato RSF a jiya Alhamis ta yi kira ga hukumomin ƙasar na ganin sun kawo karshen muzgunawa da tursasawa kafofin yaɗa labarai,kiran da ke zuwa bayan dakatar da wani shirin rediyo a watan yuni nan da kuma kama 'ƴan jarida a ƙasar. 2026-06-26 05:50:55
آخر الأخبار والعناوين
A ƙasar Mali ,ƙungiyar 'ƴan jarida ta ƙasa da ƙasa wato RSF a jiya Alhamis ta yi kira ga hukumomin ƙasar na ganin sun kawo karshen muzgunawa...
أخبار