MDD ta koka da yadda cin zarafi da yiwa Mata fyaɗe ya zama ruwan dare a Sudan
malay politics top
Majalisar ɗinkin duniya ta koka da yadda ƙaruwar cin zarafin mata ke ci gaba da ta’azzara a Sudan musamman a al-Obeid babban birnin jihar Arewacin Kordofan da ke ƙarƙashin ƙawanyar mayaƙan RSF na kusan shekaru. 2026-07-25 07:32:06
Latest News and Headlines
Majalisar ɗinkin duniya ta koka da yadda ƙaruwar cin zarafin mata ke ci gaba da ta’azzara a Sudan musamman a al-Obeid babban birnin jihar Ar...
News