Jinkirin tashi da saukar jiragen sama a filin jirgin saman kasa da kasa na Jomo Kenyatta da ke birnin Nairobi na ƙasar Kenya, ya shafi dubban matafiya, sakamakon yajin aikin ma'aikatan filin jirgin da ya shiga rana ta biyu, lamarin da ya jefa harkar sufurin jiragen sama a kasar cikin babban rudani da tsaiko. 2026-08-31 19:28:17
Labarai da Kanun Labarai
Jinkirin tashi da saukar jiragen sama a filin jirgin saman kasa da kasa na Jomo Kenyatta da ke birnin Nairobi na ƙasar Kenya, ya shafi dubba...
Labarai