Habasha na tattaunawa da Saudiyya don sassautawa ƴan ƙasarta da ake tsare da su a Riyadh
filipino politics top
Ƙasar Habasha ta jadadda cewa tana tattaunawa da hukumomin Saudiyya don sassauta hukuncin da aka yankewa wasu ƴan ƙasarta a Riyadh, bayan rahoton ƙungiyar Human Rights Watch da ke cewa ƴan ci ranin Addis Ababa 58 ne aka yankewa hukuncin kisa a ƙasar ta yankin Gabas ta Tsakiya. 2026-07-14 14:58:27
Labarai da Kanun Labarai
Ƙasar Habasha ta jadadda cewa tana tattaunawa da hukumomin Saudiyya don sassauta hukuncin da aka yankewa wasu ƴan ƙasarta a Riyadh, bayan ra...
Labarai