Loading

Slzii.com Search

Search (News)

Rahoto kan dawowar hare-haren Boko Haram a sassan arewacin Kamaru

lifestyle top

Mayaƙan ƙungiyar Boko Haram sun dawo da kai sabbin hare-hare a lardin Arewa mai nisa na ƙasar Kamaru, da ke da iyaka da Nigeria da Tchadi, biyo bayan wani hari da suka kai kan sansanin jami'an tsaron dake karamar hukumar hélé alipha ranar juma'a, harin da ya yi sanadiyar mutuwar maharan guda 6 tare da kashe jami'an tsaron ƙasar daya da kuma jikkata 5.
2026-02-24 06:46:38

What are you doing?

0.084877967834473


News
News

Latest News and Headlines
Mayaƙan ƙungiyar Boko Haram sun dawo da kai sabbin hare-hare a lardin Arewa mai nisa na ƙasar Kamaru, da ke da iyaka da Nigeria da Tchadi, b...
News