WHO ta ayyana ƙasashen Afrika 5 a sahun waɗanda suka kawo ƙarshen annobar Polio
hausa top health
Hukumar Lafiya ta duniya WHO ta ayyana wasu ƙasashen Afrika 5 da suka ƙunshi Burundi da Ghana da Guinea-Bissau baya ga Jamhuriyar Congo da kuma Uganda a sahun waɗanda suka yi nasarar kawo ƙarshen annobar polio ko kuma shan inna, lamarin da hukumar ke bayyanawa a matsayin gagarumar nasara da ya kamata ƙasashen su dage wajen ganin basu sake ganin ɓullar cutar ba. 2026-08-20 18:00:18
Latest News and Headlines
Hukumar Lafiya ta duniya WHO ta ayyana wasu ƙasashen Afrika 5 da suka ƙunshi Burundi da Ghana da Guinea-Bissau baya ga Jamhuriyar Congo da k...
News