Loading

Slzii.com Search

Search (News)

WHO ta ayyana ƙasashen Afrika 5 a sahun waɗanda suka kawo ƙarshen annobar Polio

WHO ta ayyana ƙasashen Afrika 5 a sahun waɗanda suka kawo ƙarshen annobar Polio
Rfi hausa top health

Hukumar Lafiya ta duniya WHO ta ayyana wasu ƙasashen Afrika 5 da suka ƙunshi Burundi da Ghana da Guinea-Bissau baya ga Jamhuriyar Congo da kuma Uganda a sahun waɗanda suka yi nasarar kawo ƙarshen annobar polio ko kuma shan inna, lamarin da hukumar ke bayyanawa a matsayin gagarumar nasara da ya kamata ƙasashen su dage wajen ganin basu sake ganin ɓullar cutar ba.
2026-08-20 18:00:18

What are you doing?

0.022237062454224


News
Rfi

Latest News and Headlines
Hukumar Lafiya ta duniya WHO ta ayyana wasu ƙasashen Afrika 5 da suka ƙunshi Burundi da Ghana da Guinea-Bissau baya ga Jamhuriyar Congo da k...
News