Loading

Slzii.com Search

Search (News)

Mutanen da suka harbu da cutar amai da gudawa sun haura dubu 1 a Kamaru

Mutanen da suka harbu da cutar amai da gudawa sun haura dubu 1 a Kamaru
Rfi hausa health top

Alƙaluman hukumar lafiya a Kamaru sun cewa mutanen da suka harbu da cutar kwalara ko kuma amai da gudawa a sassan ƙasar ya haura dubu guda inda kawo yanzu cutar ta kashe mutane 28 bayan ɓullarta a tsakiyar watan Yuli.
2026-08-18 08:04:49

What are you doing?

0.021537065505981


News
Rfi

Latest News and Headlines
Alƙaluman hukumar lafiya a Kamaru sun cewa mutanen da suka harbu da cutar kwalara ko kuma amai da gudawa a sassan ƙasar ya haura dubu guda i...
News