Mutanen da suka harbu da cutar amai da gudawa sun haura dubu 1 a Kamaru
hausa health top
Alƙaluman hukumar lafiya a Kamaru sun cewa mutanen da suka harbu da cutar kwalara ko kuma amai da gudawa a sassan ƙasar ya haura dubu guda inda kawo yanzu cutar ta kashe mutane 28 bayan ɓullarta a tsakiyar watan Yuli. 2026-08-18 08:04:49
Latest News and Headlines
Alƙaluman hukumar lafiya a Kamaru sun cewa mutanen da suka harbu da cutar kwalara ko kuma amai da gudawa a sassan ƙasar ya haura dubu guda i...
News