Burkina Faso ta haramtawa ƙungiyoyin agaji aiki sai da izinin gwamnati
swahili politics top
Shugaban Mulkin Sojin Burkina Faso, Captain Ibrahim Traoré, ya ce daga yanzu ƙungiyoyin agajin da ke gudanar da ayyukan su a ƙasar ta yankin Sahel da ke fama da hare-haren masu tada kayar baya sai sun samu tantancewa da izini daga hukumomin ƙasar kafin su gudanar da ayyukan su. 2026-07-03 16:57:15
Latest News and Headlines
Shugaban Mulkin Sojin Burkina Faso, Captain Ibrahim Traoré, ya ce daga yanzu ƙungiyoyin agajin da ke gudanar da ayyukan su a ƙasar ta yanki...
News