Mayaƙan al Qaeda sun faɗaɗa ayyukansu a Sahel bayan samun kuɗin fansar miliyoyi - MDD
indonesian top
Majalisar Ɗinki Duniya ta ce kuɗin fansar dala miliyan 50 da aka bai wa mayaƙan dake da alaƙa da al Qaeda don su saki wani mutum a Mali a ƙarshen shekarar bara, ya taimaka musu wajen faɗaɗa ayyukansu a sassan Afrika ta yamma da sauran sassan duniya. 2026-08-16 16:51:30
Latest News and Headlines
Majalisar Ɗinki Duniya ta ce kuɗin fansar dala miliyan 50 da aka bai wa mayaƙan dake da alaƙa da al Qaeda don su saki wani mutum a Mali a ƙa...
News