Ghana ta bukaci a gudanar da bincike bayan kisan ɗan ƙasarta a Africa ta kudu
hausa politics top
Gwamnatin Ghana ta yi Allah wadai da kisan da aka yi wa daya daga cikin 'yan ƙasarta mai shekaru 40,wanda ake kyautata zaton harbe shi aka yi yayin tashin hankalin kin jinin baki a Khayelitsha,a Cape Town,da ke Afirka ta Kudu a ranar litinin 30 ga watan da ya shude. 2026-07-03 08:22:45
Latest News and Headlines
Gwamnatin Ghana ta yi Allah wadai da kisan da aka yi wa daya daga cikin 'yan ƙasarta mai shekaru 40,wanda ake kyautata zaton harbe shi aka y...
News