Wasu ƙungiyoyi sun ƙaddamar da gangamin yaƙi da cin bashin shugabannin Afrika
hausa politics lifestyle top
Ƙungiyoyin fararen hula a Afrika da suka haɗa da AFRODAD da ITUC-Africa da GCAP sun kaddamar da gangamin adawa da yadda shuwagabannin kasashen Afrika ke yawan ranto kudaden inda suka bukaci dakatar da bukatar da duk wani shugaba ya gabatar na ranto kudade a yanzu tare da kira gare su da su zamo masu bayyana ma jama’ar kasashen su yadda suke kashe kudaden da suke rantowa domin jama’a su san yadda suke kashe su da suka ranto. 2026-07-02 16:38:55
Τελευταίες ειδήσεις και τίτλοι
Ƙungiyoyin fararen hula a Afrika da suka haɗa da AFRODAD da ITUC-Africa da GCAP sun kaddamar da gangamin adawa da yadda shuwagabannin kasash...
Νέα