Loading

Slzii.com Search

Search (News)

Yadda rikicin shugabanci ya mamaye jami'iyyun adawa a Najeriya

Yadda rikicin shugabanci ya mamaye jami'iyyun adawa a Najeriya
hausa top politics

A Najeriya, jam’iyyun siyasa sun kammala zaɓen fidda ƴantakarar da za su tsaya musu a matakai daban-daban na zaɓukan da za a yi cikin shekara mai zuwa. To sai dai a ɓangaren adawa, mafi yawan jam’iyyun sun gudanar da zaɓukan ne a cikin yanayi na rabuwar kawuna sakamakon rikicin shugabanci. To akwai yiyuwar wannan rikici na cikin gida ya iya shafar ƙima da kwarjinin adawa a zaɓukan na baɗi?
2026-06-01 08:33:26

What are you doing?

0.11022400856018


News
News

Latest News and Headlines
A Najeriya, jam’iyyun siyasa sun kammala zaɓen fidda ƴantakarar da za su tsaya musu a matakai daban-daban na zaɓukan da za a yi cikin shekar...
News