Masu zanga-zangar neman shugaban Bolivia ya sauka sun gwabza da ƴansanda
swahili top politics crime
Ƴan sandan kwantar da tarzoma na kasar Bolivia sun yi arangama da masu zanga-zangar adawa da gwamnati a La Paz a jiya Jumma'a karo na biyu a cikin mako guda, yayin da kungiyoyin kwadago da na ‘yan asalin kasar suka matsa lamba kan bukatarsu ta ganin Shugaba Rodrigo Paz ya yi murabus. 2026-05-23 08:27:17
ताजा खबर आ सुर्खियन के खबर बा
Ƴan sandan kwantar da tarzoma na kasar Bolivia sun yi arangama da masu zanga-zangar adawa da gwamnati a La Paz a jiya Jumma'a karo na biyu a...
खबर