Ficewar Mali da Nijar da Burkina Faso zagon ƙasa ne ga shari'a - ICC
hausa top politics
A yau Laraba, Hukumar gudanarwar Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Duniya ta bayyana damuwa a game da ficewar ƙasashen Mali, Burkina Faso da Jamhuriyar Nijar daga kotun, tana mai cewa hakan zagon ƙasa ne ga ƙoƙarin da duniya ke yi na tabbatar da adalci. 2026-07-01 17:47:11
Последни новини и заглавия
A yau Laraba, Hukumar gudanarwar Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Duniya ta bayyana damuwa a game da ficewar ƙasashen Mali, Burkina Faso da J...
Новини