Manyan ƙungiyoyin ta'addanci 3 sun ƙarfafa ikonsu a ƙasashen Sahel - Rahoto
hausa top politics
Yankin Sahel a yammacin Afrika ya juye zuwa cibiyar ta’addanci ko kuma ƙungiyoyi masu iƙirarin jihadi da ƙarfin tsiya, waɗanda galibi kan faro daga ƙauyuka ko kuma ƙananun yankuna gabanin faɗaɗuwa zuwa sauran manyan sassa wanda a lokuta da dama kan zamo babbar barazana ga gwamnatocin da ke jagorancin ƙasashen yankin baya ga kisan dubban mutane da kuma ƙarfafa ayyukan tsageru da ɓaragaru. 2026-07-01 11:06:41
Latest News and Headlines
Yankin Sahel a yammacin Afrika ya juye zuwa cibiyar ta’addanci ko kuma ƙungiyoyi masu iƙirarin jihadi da ƙarfin tsiya, waɗanda galibi kan fa...
News