Hukumar Lafiya ta Duniya WHO, ta ayyana ɓarkewar da cutar Ebola ta sake yi a Jamhuriyar Congo da kuma Uganda, a matsayin barazana ga lafiyar al’umma a sassan Duniya, Sai dai hukumar ta ce a wannan karon, girman barazanar Ebolan bai kai na annobar Korona da Duniya ta sha fama da ita ba, dan haka babu buƙatar rufe iyakokin ƙasashe.
2026-05-18 07:40:29