Kenya na karɓar baƙuncin taron cigaban Africa da gudummawar Faransa
hausa politics top
Yau ake fara taron kwanaki biyu tsakanin Faransa da ƙasashen Afrika a birnin Nairobi, wanda aka yi wa take da ‘Africa Forward’ a Turance. Taron zai gudana ne a ƙarƙashin haɗin gwiwar Kenya da Faransa, kuma shi ne irinsa na farko da zai ƙunshi ɗaukacin ƙasashen Afrika, saɓanin taƙaita shi ga ƙasashe rainon Faransa. 2026-05-11 07:28:23
އެންމެ ފަހުގެ ޚަބަރުތަކާއި ސުރުޚީތައް
Yau ake fara taron kwanaki biyu tsakanin Faransa da ƙasashen Afrika a birnin Nairobi, wanda aka yi wa take da ‘Africa Forward’ a Turance. Ta...
ހަބަރުތައް