Ƙungiyoyi sun buƙaci ɗaukar matakin kare ƴan fafatukar Togo dake neman mafaka
indonesian top lifestyle
Wata buɗaɗɗiyar wasiƙa da hukumar kare haƙƙin ɗan adam ta ƙasa da ƙasa FIDH da haɗin gwiwar ƙungiyar OMCT mai yaƙi da azabtarwa ta buƙaci mahukuntan Togo su ɗauki matakan tabbatar da tsaro da kariyar ƴan fafutukar kare haƙƙin ɗan adam na ƙasar da ke gudun hijira tun bayan zanga-zangar watan Yunin bara da ta kai ga kame dubban mutane cikin har da ƴan fafutuka daga fannoni daban-daban. 2026-06-30 16:43:55
Ultime notizie e titoli
Wata buɗaɗɗiyar wasiƙa da hukumar kare haƙƙin ɗan adam ta ƙasa da ƙasa FIDH da haɗin gwiwar ƙungiyar OMCT mai yaƙi da azabtarwa ta buƙaci ma...
Notizia