Kotu a Afrika ta Kudu ta bada umarnin ci gaba da shirin tsige Ramaphosa
hausa politics top
Kotun tsarin mulki a Afirka ta Kudu ta bukaci a dawo da batun tsige Shugaba Cyril Ramaphosa kan badaƙalar "Farmgate", tana mai cewa matakin da majalisar dokoki da ɗauka a shekarar 2022 na hana shirin ya saɓawa ƙunɗin tsarin mulki. 2026-05-08 16:35:17
Соңғы жаңалықтар мен тақырыптар
Kotun tsarin mulki a Afirka ta Kudu ta bukaci a dawo da batun tsige Shugaba Cyril Ramaphosa kan badaƙalar Farmgate, tana mai cewa matakin ...
Жаңалықтар